
Za mu fice daga jam’iyyar APC matukar Buhari bai gaggauta janye kalaman sa na nuna goyon bayan bangaren Gwamna Mai Mala Buni kan shugabancin jam’iyyar APC ba~Gwamna Nasiru El-Rufa’i.
Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasiru El-Rufa’i ya bayyana cewa baza su taba yarda da matakin da Buhari yake shirin dauka na dawo da Mai Buni kan kujerar shugabancin jam’iyyar APC ba.
El-Rufa’i ya ce lallai doli ne Gwamna Mai Mala Buni ya sauka daga wannan matsayi tare da barma Gwamnan Neja Sani Bello.
Gwamnan ya yi barazanar barin jam’iyyar matukar akace za a ci gaba da yin wannan rashin adalci.
Views: 11
