Wata budurwa ɗaliba a Jami’ar jihar Jigawa ta karɓi addinin Musulunci

Ku latsa nan don kallon Bidiyon nan

Alhamdulillah Musulci yasamu Qaruwa A federal University Dutse, Jigawa state.

Wats budurwa ta karɓi addini Musulunci a Jami’ar jihar Jigawa

Allah tabbatar da ita a musulumcin
Allah kawo mata miji na gari wanda zai rike ta da daraja da amana.


Allah tsarkake mata zuciyar ta
Allah azurta ta, da takawa

~ MUSBAHU MUSA KWANKWASO

Views: 20

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *