Masu gudanar da shirin Mata A Yau na Arewa24 sun nemi Hisba ta kama masu zagin su

Matan da ke gabatar da shiri a Arewa24 sun roki hukumar Hisbah ta Kano ta kawo musu agaji daga sukar da suke yawan sha a kan aikinsu.

📸Freedom Radio Nigeria

Views: 11

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *