Allah ya yiwa wannan baiwar Allah mai suna Sakina rasuwa sanadiyar Haihuwa

Wata mata ta rasu a sanadiyar HAIHUWA

Allah Ya yi wa Sakina Zango, matar Alhaji Balarabe Fankan rasuwa. An yi jana’izar ta yau da safe a Mararraba Zango a karamar hukumar Gwarzo dake jihar Kano.

Muna fatan Allah Ya gafarta mata, Allah Ya sa Aljanna ce makomarta.

https://apahausa.com.ng/video-kai-jamaa-ku-kalli-yadda-%c6%b4a%c6%b4an-hausawa-suka-koma-tamkar-indiyawa/

Views: 28

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *