Wata mata ta rasu a sanadiyar HAIHUWA
Allah Ya yi wa Sakina Zango, matar Alhaji Balarabe Fankan rasuwa. An yi jana’izar ta yau da safe a Mararraba Zango a karamar hukumar Gwarzo dake jihar Kano.
Muna fatan Allah Ya gafarta mata, Allah Ya sa Aljanna ce makomarta.
Views: 10
