An sacewa magidanci Naira dubu 60 a wajen layin karɓar ƙosan buɗe baki a jihar Kano

/SD9Yxmp836o?si=fcxEco1yY4s-UYIs

A Garin Rububin Kwaramniyar Rige-rigen Karɓar Kosan Sadaka An Zarewa Wani Magidanci Naira Dubu 60 A Aljihunsa

/9k6qASiDV2A

Mutane sun cika da mamaki da mutumin ya koka cewa an sace masa naira dubu 60 a wajen rububin karɓan kosan sadaka.

/ekyZDZHK4Tk?si=QpBDM1fctHJqDJf3

Shin ya dace mai naira dubu 60 ya shiga rububin karɓar sadakar kosai.

/bWUkNiaxXCw?si=PL5Tykzovqot7YWA

Views: 2736

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *