A wata sanarwa Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya yi Allah wadai da rashin ɗa’ar da wasu mafusatan matasa suka nuna a lokacin da ya kai wata ziyarar aiki a jihar Kano.
Shugaban ya ce bai san haka al’ummar jihar suka koma ba kuma ya kamata jama’a su riƙa godiyar Allah a kan ayyukan cigaban da gwamnatin tarayya ke yi
Views: 8
