Dalilin da yasa ba zai taɓa yafewa Buhari ba—Zakzaky

Shahararren malamin addinin Muslunci a Najeriya Sheikh Ibrahim Alzakzaky ya bayyana rashin yafiyar sa ga shugaban kasa Buhari

Malamin yace ba wai abinda akai masa ne yasa ba zai fafe ba a a kashe yara ƙanana ƴaƴan mabiyansa da akayi shine yafi ci masa rai.

Views: 16

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *