HOTUNA: “Kansila ya gwangwaje jama’ar sa da kyautar male-malin Tuwa a jihar Jigawa”

Wani kansila a jihar jigawa ya Gwangwaje Al’ummar sa da kyautar malmalan tuwo.

Wani kansila kenan daya Gwangwaje Al’ummar yankinsa da tallafin malmalar tuwo duk mutum ɗaya a mazaɓar sa ta hadeija dake jihar Jigawa.

Views: 22

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *