Hukumar zaɓen Najeriya INEC ta sanar da cewar zaɓen 2023 wanda aka tsara gudanar wa a ranar Asabar mai zuwa.
Zai gudana lami lafiya domin ta gama shiri tsaf duk da cewa jam’iyyar APC ta ce a jinkirta zaɓen da makonni 4 saboda a samu ƙasar ta dawo cikin hayyacinta.
Sai dai a nata ɓangare INEC ta ce ta gama shiri tsaf saboda haka ba za ta ɗage zaɓen ba.
Views: 6
