INEC ta bayyana jerin ƙananan hukumomin da ba zata gudanar da zaɓe ba

Hukumar zaben Najeriya INEC ta bayyana cewa ta shirya tsaf don gudanar da babban zaɓen ƙasar

Sai dai hukumar ta ce akwai wasu ƙananan hukumomin da ba zata iya samun cikakkiyar damar gudanar da zaɓen ba saboda barazanar tsaro.

Amma tana tattaunawa da jami’an tsaro don samun maslaha

Views: 25

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *