Labarin matar da ta tsinci Naira Miliyan 56 ta mayar wa da mai su a jihar Zamfara

Labarin wata mata ƴar asalin jihar Zamfara ya karade shafukan sada zumunta, tun bayan da ta tsinci miliyoyin kuɗade kuma ta bayar ayi cigiya. Hakan yasa wasu ke kallon lamarin a matsayin kyakkyawan halin da ta nuna.

Yawan kuɗin da ta tsinta, Dala dubu 80, kwatankwacin kudin Naira miliyan 56.

Hajiya Aishatu, ta damka kuɗin ne ga hukumar jin daɗin Alhazai ta jihar Zamfara, domin hannuntawa ga mamallakin su.

Me za ku ce?

Views: 17

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *