Ku latsa nan don kallon Bidiyon
KADUNA: Wata mata ta nemi kotu ta raba aurensu saboda mijinta zai sayar da gidan da suke ciki ya ƙara aure
Matar mai suna Sadiya daga yankin Rigasa a Kaduna ta shaidawa kotu cewa “‘Yayansu 10 da Abdul, amma wai gidan da suke ciki zai siyar ya yi aure, na hakura da shi a raba Aurenmu kawai”
Views: 38
