Na auri Harija ban sani ba ta hana ni sukuni yanzu haka na sha leda biyar ta ruwa—Sanusi

Ku latsa nan don kallon Bidiyon nan

Na Sha Ledan Ruwa 5 Bayan Aure Na Amma Matata Ta Hanani Sukuni Kullum Sai An Yi.

Wani Matashi a Nijeriya Sunusi Aliyu wanda yayi sabon Aure ya ce babu daɗi a cikin sabon aure “inda har ya kara da Wallahi!; Ya ci gaba da faɗin haka! yau kimanin kwana biyu kenan bai samu daman zuwa wajen aiki ba saboda ba shi da lafiya.”

Ya ƙara da cewa; ya sha ruwa leda biyar rigis har yanzu bai gama dawo wa dai-dai ba, matarsa ce ta jawo mashi saboda kullun suna tare, a bisani ya ƙara da cewa; kai jama’a ya gaji fa wasu matan wallahi sai a Hankali.

Matashin ya faɗi haka ne a ƙarƙashin wurin rubuta Sharhi na Shafin (Aure Dadi) kamar yadda hakan ya jawo ce’ce ku ce;

Views: 54

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *