Nafisa ta bada kwangilar kashe mijinta saboda ya ranta mata kuɗi tayi kasuwanci ta ɓatar dasu a jihar Kaduna

Ku latsa nan don kallon Bidiyon nan

INDA RANKA: Nafisa Salisu daga Rafin Guza a Kaduna ta sa a ka$he mijinta saboda ya ranta mata kudi tayi kasuwanci sai ta kashe kudin yanzu kuma ya zo yana tuhumarta ina kudi… saboda haka sai ta yanke shawarar sakawa a ka$he mata shi.

Sai dai sun kai masa hari amma basu samu nasara ba.

Tofa

Views: 173

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *