
A ƙarshen makon nan ne shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ziyarci jihar Kaduna.
Inda ya ƙaddamar da sabbin ayyukan raya ƙasa waɗanda mai girma Gwamnan jihar Malam Nasiru Ahmed El-rufai ya yi.
Inda aka samu wasu daga cikin masu adawa da gwamnatin jihar dama ta tarayya suka riƙa yi musu ihu ba ma yi.
Inda wasu rahotanni daga jihar ke cewa har da jifa wasu tsageru suka riƙa yi a kan tawagar shugabannin ku latsa wannan link don kallon bidiyon a shafin Facebook.
Views: 8
