VIDEO:”Gwamnatin Swezaland ta gina wa ƴan ƙasar ta Asibiti ga masu Sha’awar Kashe Kansu

Gwamnatin Swezaland ta gina wa ƴan ƙasar ta katafaren Asibiti ga masu Sha’awar Kashe Kansu.

https://apahausa.com.ng/video-ku-kalli-yadda-%c6%b4an-bindiga-ke-lalata-ta-matan-mutane/

Gwamnatin ta gina Asibitin ne domin sauƙaƙawa Mutanen da suke da sha’awar kashe kansu.

Domin Kallon Bidiyon 👉👉👉👉 NAN

Wasu da dama suna kashe kansu ne idan suka shiga matsala wadda suka kasa yin maganin ta.

Wasu kuma soyayya ce kesa su kashe kansu.

https://apahausa.com.ng/video-kai-jamaa-ku-kalli-yadda-%c6%b4a%c6%b4an-hausawa-suka-koma-tamkar-indiyawa/

A yayin da wasu kuma gudun abin kunya ne ke sa su kashe kansu.

Views: 50

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *