Wannan Budurwar mai suna Amira ta rasu mako biyu kafin a ɗaura mata Aure

INNA LILLAHI WA’INNA ILAIHI RAJI’UN

Ta Rasu Ana Saura Sati Biyu Aurenta

Budurwar mai suna Amira a unguwar Ayagi dake jihar Kano ta rasu ana saura sati biyu a ɗaura Aurenta.

https://apahausa.com.ng/video-kai-jamaa-ku-kalli-yadda-%c6%b4a%c6%b4an-hausawa-suka-koma-tamkar-indiyawa/

Allah ya jiƙanta, ya gafarta mata.

Views: 63

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *