Ya kamata Matan aure su fara ɗaukar ɗawainiyar kansu ta yau da kullum—Dr Sheriff Almuhajir

Ku latsa nan don kallon Bidiyon nan

Ya Kamata Mata Su Fara Ɗaukar Ɗawainiyar Kansu Ta Yau Da Kullum A Rayuwar Aure, Cewar Dr. Sheriff Almuhajir

Dakta Sheriff Malami a Jami’ar Jihar Yobe ya bayya cewa a wannan zamanin da ake ciki yana ganin ya kamata malaman addini su fito su bayyanawa matasa da ƴan mata halascin auren ɗaukar ɗawainiya tunda sunnah ta yarda da shi.

Dakta Muhajir ya kuma ƙara da cewa a ganinsa yin haka zai rage abubuwa da dama. kuma hakan Zai ba wa mazaje da mata da yawa damar yin aure batare da zullumin wahalar rayuwar aure ba.

Masu karatu, shin ya kuke kallon wannan batu ?

Views: 20

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *