Ya kamata Matan aure su fara ɗaukar ɗawainiyar kansu ta yau da kullum—Dr Sheriff Almuhajir

https://www./shorts/SGQJ6Zmz6DM?feature=share

Ya Kamata Mata Su Fara Ɗaukar Ɗawainiyar Kansu Ta Yau Da Kullum A Rayuwar Aure, Cewar Dr. Sheriff Almuhajir

/MS5I_sju6qM?si=aENyWNypy6cGexLg

Dakta Sheriff Malami a Jami’ar Jihar Yobe ya bayya cewa a wannan zamanin da ake ciki yana ganin ya kamata malaman addini su fito su bayyanawa matasa da ƴan mata halascin auren ɗaukar ɗawainiya tunda sunnah ta yarda da shi.

/ekyZDZHK4Tk?si=QpBDM1fctHJqDJf3

Dakta Muhajir ya kuma ƙara da cewa a ganinsa yin haka zai rage abubuwa da dama. kuma hakan Zai ba wa mazaje da mata da yawa damar yin aure batare da zullumin wahalar rayuwar aure ba.

/ivBdNWGC1z8

Masu karatu, shin ya kuke kallon wannan batu ?

Views: 51

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *