Ku latsa nan don kallon Bidiyon nan
DA DUMI-DUMINSA: Shahararran Malamin Addin Muslunci Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya rubutawa Kotun Kolin Nageriya wasikar domin tabbatar da Adalci a shari’ar da Kotun Kolin Nageriya ke gab da Yanke hukunci tsakanin Gwamna Abba Kabir Yusuf da Dr Nasiru Yusuf Gawuna.
Shehun Malamin ya Fa’dawa Kotun Kolin cewa Adalci a shari’ar shine zai taimaka wajen samun zaman lafiya ga Al’ummar jihar Kano Baki Daya.
Views: 46
