Gwamnatin Jihar Kano ta jagoranci rushe Gine Ginen da Aka Yi a jikin filin polo dake Unguwar Nassarawa.
An gudanar da aikin ne da misalin karfe 2 na tsakar daren Ranar Juma’a karkashin Jagorancin Hukumar rayawa da tsara birane ta Kano (Knupda).
Views: 13
