Labari Da Ɗumi Ɗumi: “Fantami ya ƙara shiga cikin jerin ministocin Najeriya”

Wata majiya daga fadar shugaban Najeriya ta shaidawa jaridar APA cewar an hango sunan fitaccen malamin addinin Islamar nan na Najeriya.

Dr. Isah Ali Ibrahim Fantami a cikin jerin tsoffin ministocin tsohon shugaban ƙasa Muhammad Buhari waɗanda Tunubu zai sake naɗawa a muƙamin ministan

Views: 23

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *