HOTUNA: “Wannan shine mutumin da ke shiga cikin daji yana mayar da Fulani addinin Kirista”

WANNAN SHINE EVANG MUSA B. M…..

Mutumin Dayake Shiga Cikin Daji Yana Jan Ra’ayin Ƴan Uwammu Musulmi Hausawa Da Fulani Zuwa Ga Addinin Shi Na Christian.

A Binciken Danayi Ya Shigo Jaharmu Ta Zamfara A Yankin Shinkafi Local Government Anan Ya Yada Zangon Sa, Yanzu Kuma Yabar Jahar Zamfara Ya Koma Jahar Bauchi Yana Yawo Ne A Inda Yasan Addinin Musulunci Yayi Qarfi Sosai.

Kira Ga Malamai Da Ɗaliban Ilimi Damu Tashi Tsaye Domin Bada Jininmu Akan Yaqi Da Wannan Mutumin Mudun Mukayi Sakaci Koda Za’a Ankara Yayima Addinin Musulunci Mummunar Illah.

Kuma Zasu Iya Kafa Ƙungiyar Da Zasu Cigaba Da Yaƙar Addinin Musulunci Da’ita

Fatanmu Ubangiji Allah Yaqara Kare Addinin Musulunci Allah Ya Karya Kafirci Da Kafurai

Copied …..

Views: 161

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *