Tsohuwar ƴar wasan hausa ta Kanywood tayi zazzafan martani akan wani saurayi da yiyi mata rashin ɗa’a a soshiyal midiya.
Jarumar mai suna Faty Muhammad tayi Allah wadai da irin zagin da mutumin yayi mata.
A karshe ta bayyana cewar ta bar shi da Allah domin shi kaɗai ne zai iya bi mata haƙƙin ta.
Ku Latsa wannan jan rubutun domin kallon cikakken Bidiyon
Views: 23
