Kotu a jihar Kano ta yanke hukunci kan mutumin da ya kashe Hanifah

An yankewa wanda ya kashe Hanifah hukuncin zama a gidan yari kafin zuwa ranar 2 ga watan gobe domin ci gaba da sauraren Shari’ar.

Bayan an karanto musu laifinsu, Kotu ta Saka ranar 2 ga watan gobe domin ci gaba da shari’a sannan an tafi dasu gidan gyaran hali.

Muna fatan Allah ya gafarta mata ameen.

Views: 29

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *