
An yankewa wanda ya kashe Hanifah hukuncin zama a gidan yari kafin zuwa ranar 2 ga watan gobe domin ci gaba da sauraren Shari’ar.
Bayan an karanto musu laifinsu, Kotu ta Saka ranar 2 ga watan gobe domin ci gaba da shari’a sannan an tafi dasu gidan gyaran hali.
Muna fatan Allah ya gafarta mata ameen.
Views: 29
