Kotu a jihar Kano ta yanke hukunci kan mutumin da ya kashe Hanifah

An yankewa wanda ya kashe Hanifah hukuncin zama a gidan yari kafin zuwa ranar 2 ga watan gobe domin ci gaba da sauraren Shari’ar.

https://apahausa.com.ng/labari-da-dumi-dumi-miji-ya-kama-matarsa-na-turawa-tsohon-saurayinta-bidiyon-ta-tsirara-a-whatsapp/

Bayan an karanto musu laifinsu, Kotu ta Saka ranar 2 ga watan gobe domin ci gaba da shari’a sannan an tafi dasu gidan gyaran hali.

https://apahausa.com.ng/an-kama-%c9%97a-da-uba-suna-yiwa-%c6%b4ar-shekara-13-fya%c9%97e-a-jihar-osun/

Muna fatan Allah ya gafarta mata ameen.

https://apahausa.com.ng/an-saki-bidiyon-lalatar-mawa%c6%99iyar-najeriya-tiwa-savage/

Views: 48

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *