Labari Da Ɗumi Ɗumi: “Za’a dawo da gawar Fir’auna Najeriya”

Ku latsa nan don kallon Bidiyon nan

Wani ɗalibi mai suna Ashrab Al-Hazard dake karatu a jami’ar al’azhar ta ƙasar masar ya ce ya kamata a ɗauko gawar Fir’auna daga ƙasar Masar wato Egypt a dawo da ita Najeriya.

https://apahausa.com.ng/video-ku-kalli-yadda-%c6%b4an-bindiga-ke-lalata-ta-matan-mutane/

Saboda nan ne tafi dacewa a adana ta domin kuwa kusan dukkan ƴan Najeriya kashi 85 basu da gaskiya da kuma tausayin junansu.

Ɗalibin ya bayyana cewar babu inda ake tafka rashin tausayi kamar ƙasar Najeriya kamar yadda ya rubuta a shafinsa na Instagram.

https://apahausa.com.ng/video-ku-kalli-yadda-%c6%b4a%c6%b4an-hausawa-suka-lalace-zina-a-fili/

Kunji fa yaya kuke kallon wannan kira na shi

Views: 37

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *