VIDEO: “Aminu Saira ya bayya ranar da za’a cigaba da haske shirin Labarina zago na 7”

Fitaccen mai shirya fina-finan Hausa na Kannywood kuma mamallakin kamfanin Saira Movies Malam Aminu Saira ya bayya ranar da za a ci gaba da haske shirin Film ɗin Labarina zago na 7

Malam Aminu Saira ya ce a ranar Juma’a 25 ga wannan watan zai saki tallar shirin sannan aci gaba da haska shi a ranar Juma’a 8 ga watan Satumba

Views: 36

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *