WATÀ SABÙWA: Auren Zawarawa Da Aka Yi A Kano Bai Dauru Ba, Domin Babu Sadaki, Cèwar Hon. Garba Yusuf Abubakar
Hon. Garba ya kara da cewa “Saidai Malamai su taimaka a gyara ko kuma gwamnati ta kawo ciko a baiwa mata sadakinsu. Yanzu haka a shari’a dubu hamsin ba sadaki ba ne, domin dubu hamsin bai kai sadaki ba”.

Kotun ƙoli ta tabbatar da nasarar shugaban ƙasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu na jam’iyyar APC, a babban zaɓen shekarar 2023 da aka gudanar a ranar 25 ga watan Fabrairu.
Atiku Abubakar na jam’iyyar PDP da Peter Obi na LP ne suke kalubalantar nasarar Tinubu a gaban kotu.
Views: 43
