Matatar man Ɗangote za ta riƙa biyan jihar Legas harajin da ya isa a biya albashin ma’aikata

Wabuwar matatar Mai ta Ɗangote zata riƙa biyan harajin dala miliyan 3 a duk shekara ga gwamnatin jihar Legas.

Views: 24

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *