Matawalle ya gargaɗi Bawa—kai yaro ka fita daga Ido na ni ba sa’anka bane na haifeka

Gwamna Matawallen jihar Zamfara ya gargaɗi shugaban EFCC da cewa ya fita sabgarsa

Wasu rahotanni sun ce shugaban na EFCC ya nemi wani abu wajen Gwamnan shi kuma ya hana shi shiyasa ya ke masa bita da ƙulli

Views: 19

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *