Muna da kuɗi da tsabar hatsin da zamu ba talakawa don mu sake cin zaɓe—Hon Hadi Sirika

Ana zargin ministan harkokin jiragen saman Najeriya Sen. Hadi Sirika da yin wasu kalamai game da…

Da zan sake samun damar zama shugaban Najeriya zan dawo da komai ya tafi dai dai—Jonathan

A wani rahoton da jaridar Telegram ta wallafa a safiyar yau Laraba, rahoton ya ambato tsohon…

Za’a soke makarantun kwana a Kyenya

Gwamnatin kasar Kenya ta shirya soke tsarin makarantun kwana, daga matakin firamare zuwa sakandare a duk…

Gwamnatin tarayya ta saka ranar da za’a fara koyar wa da yaren uwa a makarantu

Zaa fara koyarda yara da yaren uwa a najeriya. Maaikatar ilmi ta dakatar da koyarwa da…

HOTUNA: “Ku kalli yadda Atiku ya ci Tunubu da yaƙi a yankin kudu maso yamma”

Yanzu haka ɗan takarar neman kujerar shugabancin Najeriya Alhaji Abubakar Atiku na can a jihar Ondo…

Gaba ɗaya ƴan film babu mai addini—Sheikh Idris

SHEIKH IDRIS DA ‘YAN FILM Babban Malamin Musulunci dodon makiya Allah Sheikh Dr Idris Abdul-Aziz Bauchi…

Mubarak Unique-pikin ya bayyana dalilin da yasa yayi bidiyon barkwanci a kan Ganduje

“Fargaba ce ta sa muka amsa zargin ɓatawa gwamna suna a kotu”-Unique Pikin Matashinnan mai yin…

Labarai: Abinda Tunubu ya faɗa a Chatham House

Labarai
Abubuwan da Tunubu ya faɗa a Chatham House

Labarai: a jiya ne ɗan takarar neman kujerar shugabancin Najeriya Alhaji Bola Ahmad Tunubu ya yi jawabi a birnin London.

Labarai:

A CHATHAM HOUSE….

An yi wa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu tambayoyi ne guda Goma, a tsarin shugabanci da salon Tinubu, sai ya zabi ya amsa Hudu sannan ya bawa mutanensa damar amsa sauran tambayoyi guda shida, Mutanen nasa sune…

Governor El-Rufai
Femi Gbajabiamila
Betta Edu
Wale Edun
Dele Alake
Ben Ayade

Hakan ba sabon abu bane a wajen Bola Tinubu a lokacin da yake Gwamnan Lagos irin wannan tsarin yake bi a lokacin da zai gana da yan jaridu, yakan bawa kowanne Kwamishina damar amsa tambayar data shafi ayyukansa, irin dai yadda shugabannin Amurka keyi…

Idan Bola Ahmed Tinubu ya zama Shugaban Nigeria zai cigaba da irin wannan tsarin na bayar da damar ga Ministoci su dinga amsa tambaya kai tsaye a duk lokacin da zai gabatar da taron manema labarai, Tinubu ya yadda da za’ban mutanen da suka cancanta a kowanne bangare tare da basu damar nuna bajintarsu, kamar dai yadda a yau ma ya bawa mutanensa damar amsa tambayoyi..

Wanna ziyara da ɗan takarar na shugaban kasar Najeriya a ƙarƙashin tutar jam’iyyar All Progressive Congress wato APC a taƙaice Alhaji Asiwaju Bola Ahmed Tunubu ya kai ta al’ada ce ganin cewa dama Shugabanni da manyan.

ƴan siyasar Afrika suna kai makamanciyarta.

Asiwaju zai samar da Jajirtattun Ministoci, da sauran ma’aikatan Gwamnati, idan ya zama shugaban Nigeria….

Hakan ba sabon abu bane a wajen Bola Tinubu a lokacin da yake Gwamnan Lagos irin wannan tsarin yake bi a lokacin da zai gana da yan jaridu, yakan bawa kowanne Kwamishina damar amsa tambayar data shafi ayyukansa, irin dai yadda shugabannin Amurka key.

Kamar yadda masuya bayansa ke ƙara nanatawa idan Bola Ahmed Tinubu ya zama Shugaban Nigeria zai cigaba da irin wannan tsarin na bayar da damar ga Ministoci su dinga amsa tambaya kai tsaye a duk lokacin da zai gabatar da taron manema labarai, Tinubu ya yadda da za’ban mutanen da suka cancanta a kowanne bangare tare da basu damar nuna bajintarsu, kamar dai yadda a yau ma ya bawa mutanensa damar amsa tambayoyi..

Views: 33

HOTUNA: “Atiku ya ci Tunubu da yaƙi a jihar Legas”

ATIKU A LAGOS Maigirma Shugaban Kasarmu Nigeria mai jiran gado (Insha Allah) Alhaji Atiku Abubakar ya…

Shekarata 19 har yanzu ni budurwa ce ko zan samu saurayi baƙi—Haleema

Kamar dai yadda kuka sani ƴan mata da samari na baje kolinsu a shafukan sada zumunta…