Sumayya ta harbe Mahmud a cikin shirin Labarina kashi na ukku

Shugaban kamfanin Saira movies Malam Aminu Saira, ya saki tallar sabon shirin Labarina zango na ukku…

An ba shi gyaran Mota ya je daukar Budurwarsa da ita, Bishiya ta fado mata tayi kwandam

Rahotanni daga jihar Kadunan Najeriya, na cewa, wani bakanike ya je daukar Budurwarsa ya aje motar…

Ku kalli yadda yan IPOB ke jifar yan arewa kamar shaidanu a Kudu

Wani fai fan bidiyo mai kimanin tsayin minti biyu ya nuna yadda wasu gun gun matasa…

LABARI DA DUMI DUMI: Aminu Saira ya saki film din Labarina kashi na ukku

Shahararren daraktan shirya fina finai a masana’antar Kannywood Malam Aminu Saira ya saki wani bangare daga…

LABARI DA DUMI DUMI: Shugaba Buhari ya sauka daga mukaminsa

Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya sauka daga muƙamin shugaban ƙasashen tafkin Niger (NBA) bayan ƙarewar wa’adinsa,…

Idan aka raba Najeriya zamu fi kowa shan walaha—Sarkin Yarabawa

Sarkin Yarabawa a Najeriya, ya bayyana rashin gamsuwarsa da raba Najeriya ya ce idan aka raba…

Wannan shine sakon da Shugaba Buhari ya rubuta a Twitter wanda ya jawo dakatar da account dinsa

Yan Najeriya na cigaba da mayar da martani kala kala da kuma bayyana mabambantan ra’ayoyinsu dangane…

Wallahi idan APC bata tsayar da Sen, Barau a matsayin dan takarar Gwamnan Kano ba sai mun rusa ta—Danbilki

Shahararren gogagge kuma sanannen dan siyasar nan na jihar Kano, Alhaji Abdul’aziz Dan Bilki Kwamanda, ya…

Wallahi na gaji ni kam Aure nake so—Zainabu

Wata matashiyar Budurya ta bayyana cewa aure take so, kamar yadda ta rubuta a shafinta na…

Za’a toshe kafar Twitter a Najeriya saboda goyon bayan IPOB—Lai Mohammad

Ministan yada labarai da al’adun Najeriya Alhaji Lai Mohammad ya bayyana cewa kamfanin sada zumunta na…